1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Abubakar Shekau

Abubakar Shekau mutum ne da ke da kaifin kishin addini kuma shi ne jagoran kungiyar nan ta Boko Haram da ke gwagwarmaya da makamai a Najeriya da kasashe makota.